Tuesday, May 29, 2007

kan batun yan nijeriya mu rungumi kaddara


Dangane da sharhohin da na rika yi a harkan siyasar dake gudana a kasannan, na rika samun sakonnin text ta waya na dangane da sharhohin, wanda kuma wannan jaridar ta aminiya mai farin jini ta rika buga sharhohin nawa. Jama’a da dama sun bayya na ra’ayoyin su dangane da rubutun nawa daban daban wadanda aka rigaya aka buga.
Saidai kuma ra’ayoyin nasu yasha banban, inda mafi yawancin su suke adawa da sharhohin nawa musamman ma mai taken ‘YAN NIJERIYA MU RUNGUMI KADDARA’. Ala hakika mutane da dama sunyi suka akan wannan ra’ayi nawa inda wadansu ke danganani dad an amshin shata, wasu ma sunce wai hala an bani kudine bayan an buga wata sharhi da nayi mai taken ‘RASHIN HADIN KAN YAN ADAWA YA JAWO ARINGIZON KURI’U’ shi yasa nazo nayi na ‘yan nijeriya mu rungumi kaddara, da dai sauran korafe korafe da dama. Hakika kowa yana da yancin fadin ra’ayinsa, amma ina son jama’a suyi mun kyakkyawar fahimta, kuma inason mutane da sauran masu karatu musamman masu karanta wannan jarida ta aminiya, dasu sani fa, ni dai sharhi kawai nayi dangane da al’amurran siyasar kasan nan. Kuma bana yi hakanne don in tozarta wani ko wata ba, amma idan hakan tasa na bata ma wani ko wata rai, to don allah ayi hakuri domin kuwa ba manufuta bakenan in kuntatawa jama’a.
Dangane da cewa ni dan amshin shatane, ko kuma an bani kudine yasa nake haka duk bata tasoba. domin kuwa ina tsammanin ban ambaci sunan kowace jam’iyya ba don agoyi bayan ta. Cewa kawai nayi da a rungumi kaddara, a hada karfi da karfe kana a goya wa sabbin shugabannin baya don samun sukunin sauke nayin da yahau kansu. Tabbas kowa yasan cewa zabubbukan dasu ka gabata sun sami kura kurai da dama, amma abin da yafi dacewa garemu shine amanta duk koma mene yafaru don a tabbatar da jaririyar dimokradiyya dake niman zama da gindin ta. Na kuam fadi hakane don ganin cewa, komai dai mukaddari ne daga allah, bamu da wani zabi wanda yawu ce nashi. Kana kuma duk cikakkem mai imani kamata yayi da yasan cewa alkur’ani mai girma yana manu nuni da cewa allah ke bada mukin ga wanda yaso a duk lokacin da yaso yin hakan, kuma ya amsheta a kowani lokaci idan yaso yin hakan.
Daga karshe, ina yi ma masu karatu da sauran jama’a fatan alheri a dukkan ayyukan sun a alheri, musamman ma wadan da suka aikomun da sakon text na bayyana ra’ayoyin su. Allah ya albarkace mu baki daya, yasa muga 29 ga want mayu lami lafiya. Dafatan an fahimce ni da kyau. Wassalam

Monday, May 14, 2007

yan nijeriya a rungumi kaddara

A tun bayan da gwamnatin nijeriya ta samu yan cin kanta daga turawan mulkin mallaka a shekarar 1960, wato bayan jamhoriya ta farko kenan yayin da su sardauna sukayi mulki, nijeriya tayi kokarin ganin cewa mulkin kaasar ya koma ta farkin dimokradiyya. Hakan kuwa yasamu ne bayan halattaccen zaben da akayi wa alhaji shehu usman aliyu shagari a shekarar 1979. yayi shekaru hudu yana tafiyar da mulkin nijeriya, inda kuma aka sake zabensa a karo na biyu a shekarar 1983.
Amma saboda rashin tsaro da almubazzaranci da dukiyar kasa, kamar yadda wadanda suka kifar da gwamnatin shagarin sukayi jim kadan da koma wansa a wa’adi na biyu sukace, wanda kuma juyin mulkin yana karkashin jagorancin janar muhammadu buhari ne, yasa nijeriya ta sake komawa ta firkin mulkin soja. Bayan kwashe shekaru sojoji na mulkin nijeriya, sai jamhoriya ta uku ta samu kamar dai yadda mafi yawancin masana siyasar kasan sukayi ittifaki, saidai kuma hakan bata kaiga cimma ruwaba, saboda soke zaben june 12, 1993 na shugaban kasa da gwamnatin janar babangida tayi, wai saboda bata amince da sahihancin yadda aka gudanar da zabenba. Inda kuma ake ganin cif m.k.o abiola ne yalashe zaben, duk dacewa zababbin gwamnoni da yan majalisun tarayya da na jihoh isun fara aiki tuni da shi babangidan, yayin da yakasan ce soja shugaban kasa, gwamnoni da sauran wakilai fararen hula.
Nijeriya dai ta koma ta firkin dimokradiyya ne gadan gadan kamar yadda za’a iya cewa a shekarar 1999, inda cif obasanjo shine ya lashe zaben shugabancin kasan tare da mataimakin sa Alhaji Atiku Abubakar. Har ila yau,sune hukumar zaben nijeriya wato INEC ta sake shelar cewa sune suka sami nasara a karo na biyu a zaben shekarar 2003 da akayi. Sannu akace bata hana zuwa saidai adade ba’a jeba, domin kuwa nan bada dadewa ba nijeriya zata kafa tarihin da baza amanta da shiba. Duk da yan matsalolin da aka samu a baya sa adda ake son a tabbatar da dimokradiyya a kasar, sai yau gashi anwayi gari a ranar 29 ga watan mayu da muke ciki ne gwamnatin farar hula zata mika mulki ga wata gwamnatin ta farar hula; inda mafi yawancin jama’ar kasan ra’ayoyin su ya fuskancin wannan rana domin ganin anyi wannan shagalin mika mulki ga wata farar hular lami lafiya.
Saidai a bangare daya kuwa ana iya cewa ra’ayoyin yasha banban, inda mafi yawancin yan nijeriya suke ganin ai tamkar wanda yake mulkin ne zai ci gaba da mulkin, don kuwa ana iya cewa danjuma ne da danjummai. Hakan kuwa ya biyo bayan rashin amincewa da sahihancin zaben da’akayi ne ga al’ummar kasan. To koma dai menene ra’ayoyin nasu zaici gaba da kasan cewa, ana iya cewa sai dai ayi na dula a rungumi kaddara. Abinda zaifi ga ‘yan nijeriya kawai shine suyima sabbin shugabannin nasu addu’a don sauke nauyin daya hau kansu, dakuma sauke alkawarukkan da sukyi yayin neman zabe. Kana suyi fatan sabuwar gwamnatin zatayi aikin raya kasa, samara da ilimi, rowan sha, lantarki, sai kuma uwa uba aiki ga matasa domin shine babbar kalu balen dake gaban sabuwar gwamnatin a yanzu.
Muntaka Abdul-Hadi Dabo,
49,Anguwar Fatika,
p.o.box 344 zaria,
kaduna.
080-36397682
http://anguwarfatikaonline.blogspot.com

Rashin hadin kan 'yan adawa ya jawo aringizon kuri'u

A ranar 14 da 21 na watan april,2007 ne akayi zaben gama gari a tarayyar nigeria. Da sanyi dai sassafene ‘yan Nigerian sukayi tururuwa zuwa wajen kada kuri’un nasu don zaban sabbinn shugabannin da suke su su wakilcesu, saidai abin da yarika faruwa a wajen zabukkan da yafaru yasa wannan zabe bai zama halattacceba domin kuwa a mafi yawancin wazen zaben ba’akawo kayin yin zaben da wuriba, a wasu wuraren ma sam ba’ayi zabenba.
Dukka da korafin da masu sa ido nacikin gida da kuma kasashen ketare sukayi kan rashin amincewa da yadda akayi zaben, baisa hukumar zaben tayi shelar soke zabenba kamar dai yadda su masu sa idon suka bukaci da asoketa. Gwamnatin dai ta nageria tayi amfani da hukumar zaben kasanne da kuma jami’an tsaro wajen cimma burinta na ganinn wadda takeso yagajeta a mulkin yasamu nasara. Suma ‘yan adawa ba abarsu abaya ba wajen yin korafin yadda akayi zaben,kuma sunsha alwacin kalubalantar zaben akotu.
Amma duk da korafin da aka dungayi, ranar 23 gawatan april,2007 hukumar zaben Nigeria ta bayyana dan takaranta na PDP dacewa shine ya lashe zaben da sama da kuri’u miliyan 24.To saidai fa in aga nabarawo aga na mabi da sahu, domin kuwa da ace ‘yan adawa sun hada kansu sun tsayar dadan takara daya tilo da dukkan wannan aringizon kuri’u da akayi da baifaruba.. To yanzu dai tafaru ta kare, wai anyiwa mai dami daya sata koma wani irin mataki su ‘yan adawa zasu dauka wanda kuma dama ‘yancin sune su dauki matakin za’a iya cewa sun makara domin tun farko sunki su hada kansu.
Shidai sabon shugaban da zaigaji Obasanjo zai tarar da matsaloli masu yawa wanda shi Obasanjon yakasa shawo kansu , kamar rashin wutan latarki, rowan sha, tsaro, ilimi, da kuma matsalar aikin yi ga matasa, wanda yasa matasa a halin yanzu basa ganin wata alama ta cigaba game da rayuwarsu. To wai abin tambaya anan shine a hake za’a gina dimokradiyya ta hanyar daura wanda gwamnati keso ba talakawaba?

A ranar 14 da 21 na watan april,2007 ne akayi zaben gama gari a tarayyar nigeria. Da sanyi dai sassafene ‘yan Nigerian sukayi tururuwa zuwa wajen kada kuri’un nasu don zaban sabbinn shugabannin da suke su su wakilcesu, saidai abin da yarika faruwa a wajen zabukkan da yafaru yasa wannan zabe bai zama halattacceba domin kuwa a mafi yawancin wazen zaben ba’akawo kayin yin zaben da wuriba, a wasu wuraren ma sam ba’ayi zabenba.
Dukka da korafin da masu sa ido nacikin gida da kuma kasashen ketare sukayi kan rashin amincewa da yadda akayi zaben, baisa hukumar zaben tayi shelar soke zabenba kamar dai yadda su masu sa idon suka bukaci da asoketa. Gwamnatin dai ta nageria tayi amfani da hukumar zaben kasanne da kuma jami’an tsaro wajen cimma burinta na ganinn wadda takeso yagajeta a mulkin yasamu nasara. Suma ‘yan adawa ba abarsu abaya ba wajen yin korafin yadda akayi zaben,kuma sunsha alwacin kalubalantar zaben akotu.
Amma duk da korafin da aka dungayi, ranar 23 gawatan april,2007 hukumar zaben Nigeria ta bayyana dan takaranta na PDP dacewa shine ya lashe zaben da sama da kuri’u miliyan 24.To saidai fa in aga nabarawo aga na mabi da sahu, domin kuwa da ace ‘yan adawa sun hada kansu sun tsayar dadan takara daya tilo da dukkan wannan aringizon kuri’u da akayi da baifaruba.. To yanzu dai tafaru ta kare, wai anyiwa mai dami daya sata koma wani irin mataki su ‘yan adawa zasu dauka wanda kuma dama ‘yancin sune su dauki matakin za’a iya cewa sun makara domin tun farko sunki su hada kansu.
Shidai sabon shugaban da zaigaji Obasanjo zai tarar da matsaloli masu yawa wanda shi Obasanjon yakasa shawo kansu , kamar rashin wutan latarki, rowan sha, tsaro, ilimi, da kuma matsalar aikin yi ga matasa, wanda yasa matasa a halin yanzu basa ganin wata alama ta cigaba game da rayuwarsu. To wai abin tambaya anan shine a hake za’a gina dimokradiyya ta hanyar daura wanda gwamnati keso ba talakawaba?

A ranar 14 da 21 na watan april,2007 ne akayi zaben gama gari a tarayyar nigeria. Da sanyi dai sassafene ‘yan Nigerian sukayi tururuwa zuwa wajen kada kuri’un nasu don zaban sabbinn shugabannin da suke su su wakilcesu, saidai abin da yarika faruwa a wajen zabukkan da yafaru yasa wannan zabe bai zama halattacceba domin kuwa a mafi yawancin wazen zaben ba’akawo kayin yin zaben da wuriba, a wasu wuraren ma sam ba’ayi zabenba.
Dukka da korafin da masu sa ido nacikin gida da kuma kasashen ketare sukayi kan rashin amincewa da yadda akayi zaben, baisa hukumar zaben tayi shelar soke zabenba kamar dai yadda su masu sa idon suka bukaci da asoketa. Gwamnatin dai ta nageria tayi amfani da hukumar zaben kasanne da kuma jami’an tsaro wajen cimma burinta na ganinn wadda takeso yagajeta a mulkin yasamu nasara. Suma ‘yan adawa ba abarsu abaya ba wajen yin korafin yadda akayi zaben,kuma sunsha alwacin kalubalantar zaben akotu.
Amma duk da korafin da aka dungayi, ranar 23 gawatan april,2007 hukumar zaben Nigeria ta bayyana dan takaranta na PDP dacewa shine ya lashe zaben da sama da kuri’u miliyan 24.To saidai fa in aga nabarawo aga na mabi da sahu, domin kuwa da ace ‘yan adawa sun hada kansu sun tsayar dadan takara daya tilo da dukkan wannan aringizon kuri’u da akayi da baifaruba.. To yanzu dai tafaru ta kare, wai anyiwa mai dami daya sata koma wani irin mataki su ‘yan adawa zasu dauka wanda kuma dama ‘yancin sune su dauki matakin za’a iya cewa sun makara domin tun farko sunki su hada kansu.
Shidai sabon shugaban da zaigaji Obasanjo zai tarar da matsaloli masu yawa wanda shi Obasanjon yakasa shawo kansu , kamar rashin wutan latarki, rowan sha, tsaro, ilimi, da kuma matsalar aikin yi ga matasa, wanda yasa matasa a halin yanzu basa ganin wata alama ta cigaba game da rayuwarsu. To wai abin tambaya anan shine a hake za’a gina dimokradiyya ta hanyar daura wanda gwamnati keso ba talakawaba?

A ranar 14 da 21 na watan april,2007 ne akayi zaben gama gari a tarayyar nigeria. Da sanyi dai sassafene ‘yan Nigerian sukayi tururuwa zuwa wajen kada kuri’un nasu don zaban sabbinn shugabannin da suke su su wakilcesu, saidai abin da yarika faruwa a wajen zabukkan da yafaru yasa wannan zabe bai zama halattacceba domin kuwa a mafi yawancin wazen zaben ba’akawo kayin yin zaben da wuriba, a wasu wuraren ma sam ba’ayi zabenba.
Dukka da korafin da masu sa ido nacikin gida da kuma kasashen ketare sukayi kan rashin amincewa da yadda akayi zaben, baisa hukumar zaben tayi shelar soke zabenba kamar dai yadda su masu sa idon suka bukaci da asoketa. Gwamnatin dai ta nageria tayi amfani da hukumar zaben kasanne da kuma jami’an tsaro wajen cimma burinta na ganinn wadda takeso yagajeta a mulkin yasamu nasara. Suma ‘yan adawa ba abarsu abaya ba wajen yin korafin yadda akayi zaben,kuma sunsha alwacin kalubalantar zaben akotu.
Amma duk da korafin da aka dungayi, ranar 23 gawatan april,2007 hukumar zaben Nigeria ta bayyana dan takaranta na PDP dacewa shine ya lashe zaben da sama da kuri’u miliyan 24.To saidai fa in aga nabarawo aga na mabi da sahu, domin kuwa da ace ‘yan adawa sun hada kansu sun tsayar dadan takara daya tilo da dukkan wannan aringizon kuri’u da akayi da baifaruba.. To yanzu dai tafaru ta kare, wai anyiwa mai dami daya sata koma wani irin mataki su ‘yan adawa zasu dauka wanda kuma dama ‘yancin sune su dauki matakin za’a iya cewa sun makara domin tun farko sunki su hada kansu.
Shidai sabon shugaban da zaigaji Obasanjo zai tarar da matsaloli masu yawa wanda shi Obasanjon yakasa shawo kansu , kamar rashin wutan latarki, rowan sha, tsaro, ilimi, da kuma matsalar aikin yi ga matasa, wanda yasa matasa a halin yanzu basa ganin wata alama ta cigaba game da rayuwarsu. To wai abin tambaya anan shine a hake za’a gina dimokradiyya ta hanyar daura wanda gwamnati keso ba talakawaba?

Saturday, May 5, 2007

WHY DO NIGERIAN STUDENTS MIND NOT TO STUDY AGRIC. ENGINEERING

WHY DO NIGERIAN STUDENTS MIND NOT TO STUDY AGRICULTURAL ENGINERING?

PREPARED BY:
Mr. MUNTAKA ABDUL-HADI DABO, 300LEVEL
DEPARTMENT OF AGRICULTURAL ENGINEERING,
FACULTY OF ENGINEERING,
AHMADU BELLO UNIVERSITY,ZARIA
KADUNA-NIGERIA

One of the questions that agitate the minds of a typical Nigerian Agricultural Engineering student studying in Nigerian tertiary institution is “where do I work upon graduating”. This question has become necessary because as a student, he sees students of other engineering disciplines such as civil, Electrical, and mechanical being awarded scholarships by companies and international organizations without seeing even a single advertisement inviting Agricultural Engineering students scholarship interviews. Beyond the four walls of his campus, he cannot pin-point a single agricultural Engineer who is in the corridor of power in the country, consortium and consultants handling Agriculture and Agricultural Engineering projects are composed of professionals not including even a single Agricultural Engineer.
The student has enough evidence to be worried and begin to wonder if he has not chosen a wrong course. For this reason, student intake into the programme in tertiary institutions has been very low compared to other Engineering disciplines and even those who get admitted into the programme use the slightest opportunity to change to other disciplines. While acknowledging the concern of the student, the point must be made that what is happening in Nigeria with respect to the profession is a misnormal. In developed and even developing countries where things are correctly done and there is respect for professionalism, Agricultural Engineers are charged with the responsibility of Executing Agricultural Engineering projects. Agricultural Engineering for now is just a victim of the prevailing political and economic circumstances in Nigeria whereby square pegs are put in round holes. This situation will not last forever and sometime Agricultural Engineering in Nigeria will be given its rightful place.
I would now like to briefly discuss some aspect of Agricultural Engineering profession so that my colleagues will stop looking at the profession at a different perspective view.
(1) Definition and Historical Development of Agricultural Engineering
(2) Agricultural Engineering Education in Nigeria
(3) Objectives of Agricultural Engineering
(4) Requirements of Agricultural Engineer.
1. DEFINITIONS AND HISTORICAL DEVELOPMENT OF
AGRICULTURAL ENGINEERING
Before we attempt to define the Agricultural Engineering profession, it is important that we understand the two key words “Agriculture’ and ‘Engineering’. Agriculture is the practice of producing crops and rearing of livestock including fishes, their processing to varied degrees and products; and marketing of the end products. Because of the role it plays in the existence of man, agriculture is the world’s oldest and perhaps the largest industry. Whereas Engineering is defined as the practice of employing the materials and forces of Nature for the benefit of man and organizing and directing human activities in their uses. The man who co-ordinate these activities is called an Engineer.
Therefore, as a future Agricultural Engineer, I think Agricultural Engineering could be defined as the application of any or all branches of engineering knowledge to the extent that such knowledge may be used in farming in all its ramification and in rural living. There is no doubt that Agricultural Engineering is a profession in itself but it is so wide that in the course of solving the Engineering problems on the farm, it utilizes the knowledge of many other Engineering professions Especially mechanical, civil, Electrical and structural Engineering. In a nutshell, Agricultural Engineering can rightly be described as a “jack of all Engineering profession and master of all”. This Explains why the Agricultural Engineering curriculum is so broad and contains subjects from both other Engineering and non Engineering disciplines.
The Historical development of Agricultural Engineering as a distinct discipline started in the United State of America and dates back to the late nineteenth century. Prior to this tune, Engineering problems on the farm were solved by applying knowledge from fields of architecture, mechanical and civil Engineering. Some people of the time began showing an interest in the profession and one of such early advocates for Agricultural Engineering being a distinct profession was Dr. Elwood Mead an Agricultural/civil Engineer. With this development, the Agricultural Engineering as a distinct profession came to be Department of Agricultural Engineering with the primary aim of training Agricultural Engineers were established in some universities, Lowa State University in U.S.A is reported to be the first university to award a first degree of Bachelor of science in agricultural Engineering and that was in 1910.
(2) AGRICULTURAL ENGINEERING IN NIGERIA
In 1963, a Department of Agricultural Engineering was established at the university of Nigeria, Nsukka and in 1967, the Department awarded the Bachelor of science (BSc) degree in Agricultural Engineering to two graduates; Messrs U.P.C Okudo and E. Nwalo. Other universities took their turns in the establishment of Agricultural Engineering Departments. By the year 2000 in Nigeria, there are a number of polytechnics and colleges of Agriculture offering training in Agricultural Engineering up to the levels of OND, HND while a number of Nigerian universities offer training leading to the award of B.Sc, B Eng M.Sc and Ph.D in Agric Engineering.
(3) OBJECTIVES OF AGRICULTURAL ENGINEERING
The overall objectives of agricultural Engineering is to provide a conducive working Environment for the former and assure him that there is dignity in farming, improve his economic situation and make food available in adequate quantity, quality, at the right time of need and at a reasonable cost to the consumers. As a future agricultural Engineer as well as the courses I have done so far, I think the following should be the objectives of Agricultural Engineering.
- Reduction of farming Hazards
- Reduction of Drudgery in Agricultural Operations
- Ensuring availability of Agricultural products All-year Round
- Enhancement of the quality of life for the farmer
4. REQUIREMENTS OF AGRICULTURAL ENGINEER
Despite the fact that I have not fulfilled my course, but I am very sure that making a good Agricultural Engineer and contributing positively to the development of the profession depends on a number of factors which includes:
- Interest in Rural Environment
- Academic Inclination
- Good Human Relation

I would like to rest my pen for now, but you should watch out for the following in the next topics
IN THE NEXT TOPICS
- Carrier opportunities in agricultural Engineering
- Can agricultural engineers realize their dreams
- Sub-divisions in agricultural engineering and agriculture
QUIZ! QUIZ!! QUIZ!1!
- What do you think the government of Nigeria should do to enhance the development of agricultural sector as also a means of income to the country.

- Pls when sending your answer, you should include the following

NAME, - SEX, AGE, Occupation, telephone,-country, - contact address: should be send on or before 31/5/2007 to write2muntaka@yahoo.co.uk OR
MUNTAKA A. DABO,
P.O.BOX 344,
ZARIA 810001,
KADUNA-NIGERIA
for more information, call +234-80-36397682

Friday, May 4, 2007

You Are Welcome!

You are highly welcome to ANGUWAR FATIKA ONLINE. The name "ANGUWAR FATIKA" is an area within Zaria, in present Kaduna state of Nigeria. There will be articles and musings here. Kindly post your comments or email me, I will definately attend to all mails and subsequently reply, based on the contents.

You are welcome!