Wednesday, September 17, 2008

OBAMA AND THE PRESIDENTIAL RACE !

Obama, being the first African by origin, contesting the seat of number one citizen of U.S.A under the umbrella of Democrat opens a new chapter in the political history of America , substantially taken into consideration the unimaginable support he is enjoying from the Americans.
One thing that fascinates his support and supporters in the couse of campaigning is the way and manner Hillary Clinton came out openly and urged all her supporters to support and cast their votes in his favour in the forthcoming presidential election for the success of their party (i.e. Democrat). She did not stop at that but went further and enjoyed them to consider him as an American president this is because she has certainty that he is going to win the election. Her husband, (Bill Clinton) also said: “Obama is ready to protect the interest of America and Americans. Therefore, he had to get a maximum supports” these audacious words of their has rapidly increased the supports to Obama, this is because in the first place it seems like Mr. and Mrs. Clinton will jeopardise his image but surprisingly the reverse is the case.
As a result of the utterances he made which he said he is going to bring back the soldier who have been camped in Iraq which subsequently touched the heart of Americans, this is because as a result of rapid and daily assassination of Americans which of course threatens their security affairs. Obama also went ahead and said that he will take a very good care of Guantanamo base where the “so called” al-Qa’idan and terrorists are being detained and interrogated by America .
In forty-three minutes he spent, he has taken a lot of promises and then thanked Mrs. Hillary Clinton and her husband. He also then touched provision of strict security all over America , health, economy, provision of electricity through coal and air and host of others. He also took promise on bringing back the image of America in the eyes of nations at large, due to the weakness of the existence of relationship between America and other countries. He will also provide sufficient petrol to avoid relying on Middle East countries. However, he replied to his political opponents of republican who is criticising him of being incapable to govern the whole America . As a result of choosing Joe Bideon as his running mate, Obama now plunged the assertion of the Republicans.
Obama also however, converted almost twenty ex-military famous personnel from republican to the democrats, which they testify that no one can boost and resurrect the American economy except Obama therefore, they should pay him their votes.
Although, notwithstanding Obama is untoldly being accepted in America, he shall not stand arms in akimbo but to triple his mission, since his opponent from another angle assassinate his character and a like. Because it is difficult to differentiate between blacks and whites of American until when the election is off. This is because, going back a little to the year 2004 almost everyone has a kind of belief that John Kerry was going to win but when the election was accomplished, the story has changed altogether. Therefore, presidential aspirate Barrock Obama has a lot to cover.
The point of contemplation is that shall Americans allow and watch African ruling them? More especially at the states like. Albama , Georgia and rest in which racism is still growing. No matter what will happen we shall see in the month of November, 2008 when the election is going to be conducted. Being that he is not American by origin, does not signifies that he is not going to rule them but rather his mission to Americans, politeness and intention to bring changes.
To African like us, we have massive assurance that Obama will massively win the election, and will bring about the establishment of a remarkable history being that Obama will be the first African to rule America and Americans at large.

Wednesday, September 10, 2008

SHIN AMURUKAWA ZASU BA BAKIN FATA DAMAN MULKANSU?

kasan cewar barack obama dan afrika dake neman shugabancin amuruka a karkashin tutar jam’iyar democrat, ya bude sabon babi a fagen siyasar amuruka, musamman ma ganin yadda tauraronsa ke haskawa a wajen amurukawa.
Wani abu da ya karawa obama amarshi da karbuwa a cikin yakin neman zabensa, shine yadda abokiyar hamayyarsa a jam’iyarsu ta dimokrat wato uwargida hillary Clinton ta fito fili a gangamin taron tabbatar da obama a matsayin dan takarar jam’iyarsu, ta umurci duk ilahirin magoya bayanta dasu zabi obama donci gaban jam’iyarsu. bata tsaya nan ba, taci gaba da cewa dasu dauki obama ma tamkar shugaban kasane, domin tana day akin cewa jam’iyarsu ta democrat zata sami gagarumin rinjaye idan anyi zabe. Shima mijin nata, kuma tsohon shugaban amurukan mista Bill Clinton ba’a barshi a baya ba. Inda yace " obama ya shirya tsare mutuncin amuruka da kuma dokokinta, don haka ya cancanci dukan goyon bayan da yake bukata". Wadannan kalamai na Bill Clinton da maidakin nasa ya karawa Obama samun magoya baya da dama. Domin kuwa, da farko ana ganin kamar za’a samu baraka ta bangaren uwargida Hillary Clinton, amman sai gashi tanuna cewa tana goyon Obama duk da cewa tasha kaye daga wurin shi Obaman.
Furucin da Obama yayi nacewa in har yasamu nasarar zama shugaban amuruka zai janye sojojin amuruka dake Iraqi, ya sosawa amurukawa inda ya dade yana masu kaikayi. Domin kuwa, kusan kullum sai an kasha sojojin amuruka dake kasar Iraqi, kuma gashi yakin yaki ci yaki cinyewa, wanda hakan yana barazana ne ga harkokin tsaro na amuruka. Obama bai tsaya nan ba, domin kuwa yace zai dauki kwakkwarar mataki akan sansanin guantanamu, inda amuruka ke azabtar da bursunonin da ta kira ‘yan alka’ida da kuma ‘yan ta’adda.
A jawabinsa na minti arba’an da uku, bayan ya amince da zaben da akayi masa na zama dan takarar jam’iyar democrat, dakuma jinjina wa uwargida Hillary da kuma Bill Clinton akan goyon bayan dasuka bashi, Obama yayiwa amurukawa alkawurra da dama. Kamar dai farfado da tattalin arzikin kasar, samar da makamashi ta hanyar lantarki da iska da kwal da sauransu. Haka kuma, sai inganta harkokin lafiya, tsaro, sai uwa uba wato dawo da kimar amuruka a idon duniya, domin kuwa yanzu dangantakar kasar da sauran kasashen duniya yayi tsami sosai. Haka kuma, yasaha alwashin samarma kasar isasshen man fetur don ta daina dogaro da kasashen gabas don samun fetur din, da dai sauran alkawurra da dama wanda yake sa ran cikasu in har yazama shugaban amuruka. A cikin jawabin nasane, Obama yamai da martani ga abokin hamayyarsa na jam’iyar republican kan sukan dasuke masa na cewa bashi da kwarewa akan sha’anin mulki, don haka bazai iya shugabantar amuruka ba. Sai dai kuma, ana iya cewa tuni obama ya cike wanna gibi nasa da abokan hamayyarsa ke gani nacewa baida kwarewa, domin kuwa daukar Joe Biden a mai maramasa baya da shi obama yayi ya rigaya ya dinke wannan gibin.
Tuni dai obama ya wuce da tunanin kowa, domin kuwa hatta tsoffin hafsoshin kasar akalla su ashirin, wadanda ‘yan jam’iyyar republican a yanzu sunyar da kwallon mangwaro sun huta da kuda. Domin kuwa, sunyo sheka zuwa jam’iyyar democrat suna masu cewa ai babu wanda zai farfado da harkan tsaron amuruka daya lalace, tattalin arziki da dai sauransu face Barack Obama, don kaka sun sallama wa Obama kuri’un su.
Saidai kuma ba’anan gizo ke saka ba, duk da irin karbuwar da Obama yayi a wajen amurukawa, kada ko kusa yayi sanyi a yakin neman zabensa. Musamman ma ganin yadda abokin takararsa John Mccain da ‘yan jam’iyyarsa na republican ke yada tallace tallace da raba kasidu dake dauke da batanci kansa. Kuma ma su amurukawa ba’a gane inda suka dosa ko ace gabansu har sai an kammala zabe angama. Kamar dai yadda ya faru a shekara dubu biyu da hudu, inda alkalumma suka rika nuni da cewa sanata John Kerry ke gaba da gagarumin rinjaye. Amman da sakamako ya fito, sai yasha bamban da yadda aka zata. Don haka akwai jan aiki agaban Obama wanda kuma ba karami ba.
Amman ayar tambaya anan itace, wai amurukawa zasu ba dan afrika dama ya shugabance su kuwa? Musamman ma ganin yadda har yanzu akwai wasu jihohi kamar su Alabama, Georgia, da sauransu inda ake ci gabada da nuna bambancin wariyar launi. Koma yazata kaya zamu gani ana gaba kadan a cikin watan nuwamban wanna shekaran, lokacin da za’ayi zaben kasar amuruka din. Amman kuma, bawai Obama don yana dan afrika bane ya cancanci zama shugaban amuruka ba, a’a saidai kawai don kudurorinsa gasu yan kasar, kuma gashi matashi mai ra’ayin kawo sauyi wanda in harzasu bashi dama, to lallai kwalliya zata biya kudin sabulu.
Gamu yan afrika irinsa kuwa, muna da yakinin cewa a wanna karon, Obama zai sami gagarumin rinjaye, ya kuma kafa tarihi a matsayinsa na dan afrika ko ace bakin fatan amuruka da zai jagoranci kasar a karon farko.

nku